A dazun nan ne dubun dubatan al'ummar musulmi suka gabatar da wata muzaharar Neman a saki Sheikh El-Zakzaky, wadda aka dauko ta daga haramin limami na takwas cikin jerin limaman shiriya na gidan Manzon Allah[SAWA] watau Imam Ridha[AS]. Mahalrta wannan muzahara sun rika daga hotunan Sheikh El-Zakzak.288
19 Disamba 2015 - 12:13
Lambar labari: 725763